ADS HERE

JAMI'IN DAN SANDA PAGE 3

👨🏻‍🔧 *JAMI'IN 'DAN SANDA*. 👨🏻‍🔧 *Mallakar* *Maryam Umar Abdullahi* (Mmn Yusuf) *Marubuciyar* *Minene Asalina* *Mutum ce kuwa* *Husna ko Huzna* *And now*👇🏻 *Jami'in d'an sanda* *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* *_wannan littafin sadaukarwa ne ga daukacin kainuwa writers Ina alfahari da k'unguyar kainuwa da mutanen cikinta Allah yak'ara Mana k'aunar juna son so fisabilillah_*😍😍 🅿️_3 ...................cikin minti 15 saiga su Baffa shida yaranshi maza su biyu Halliru da Abubakar Wanda suke Kira da Habu, da yake akwai Dan tafiya tsakanin inda suke dakuma inda fulanin suke zaune, Da sauri Halliru da Habu sukayi kanshi suna fad'in subuhanallahi, Baffah kam zuba mashi ido yayi Yana karantarsa don sanin ya mutu ko kuwa bai mutu ba, Hannunshi yakai saitin zuciyarshi kamar 2mnt yaji zuciyarshi na harbawa kad'an kad'an , Alhamdulillah ya furata kamun ya dubi yaran yace " yawwa Yana raye Kai Habu daukomun ruwan ganyen can nasa mashi, Wata k'ak'k'arfar aziyar zuciya Hajar ta sauke ga idonta duk hawaye , ba k'aramun dadi taji ba don wannan yarinyar take tausayawa , Ruwan magani Baffa yasa mashi a wajan kamun ya dauko wani farin magani ya shafa mashi ya dauko wani kyalle ya daure wajan sannan ya umurci yaran da su kamashi su tafi dashi, Dak'yar suka kamashi suka daukeshi sai Nishi sukeyi don Hisham ba k'aramun kakkarfa bane donma sun Saba da wahala da juriya ne da bazasu iya daukanshi ba, Haka suka tafi dashi Hajar na rik'e da Muneeba yayinda Saratu ke rike da jakar kayan Hisham, ************************ Subuhanallahi Malam mi yake faruwa ne ,? Ba komai Hajo wani bawan Allah ne su Hajar suka samu maciji ya sareshi a k'afa shine suka kirani mukaje akazo dashi. Ayya Allah ya bashi lafiya da fatar dafin bai shiga jikinshi sosai ba, ta fada cike tausayawa, "Dafi kam ya shigeshi sosai sai dai fatan Allah ta tashi kafad'arshi , gashi wannan shegiyar macijiyar Nan ce ta sareshi *(Gajera)* , "Gajera shin Malam ? Tayi maganar tana dafe gaba , *gajera* wata macijiya ce mai matukar had'arin gaske ko acikin macizai ita din dabance dafinta Yana da matukar hadari a jikin mutum, "Kije ki dauko mun magungunan da nake amfani dasu ki dafamun na dafawa inason Daya farko shi zai Fara Sha , "To Malam" Dauko mashi magungunan tayi ta ajiye mashi ta dauki Wanda zata dafa ta koma can tsakar gidan inda suke girki ta yayo Kara ta rura wuta ta wanke tukunya ta Dora maganin sannan ta dawo kusa da Malam ta zauna tana kallon yadda yake sawa Hisham magani ga ciyon, Hajar kuwa na gefe sai faman lallashin Muneeba takeyi ta dauko zanen innarta ta goyata tanajin wani irin son yarinyar , dama Haka Hajar take Allah yayita da shegen son yara Kamar mi kasancewar itace k'arama a gidan tana masifar son yara , shiyasa takejin kamar Allah ya kawo Mata kyautar muneeba ne , Kallonta Inna tayi tayi dariya cikin harshen fillanci tace tofa su oo ansamu abunda akeso anyi 'ya to ai sai ki samu waje ki zauna ko tunda tayi bacci ,dariya tayi wadda ta fito Mata da ainahin tsantsar kyau da Allah yayimata tace Kai Innata banfa gaji ba in na zauna tashi zatayi , " "Ke kika jiyo " cewar Inna , Baffa yajima yanama Hisham magani Saida yaga ya farfad'o yasa aka dauko ruwan maganin aka bashi baisha da yawa ba ya janye yanason ya tambayi 'yar shi Amma yakasa magana a Haka wani nauyayyan bacci yayi awon gaba dashi dama maganin Yana saka bacci , Tashi Baffa yayi yaja su Habu suka koma wajan kiyo bayan yace da Inna ta kula da marar lafiyar, Muneeba Bata jima tana baccin ba ta tashi saboda muguwar yunwar da takeji, Inna ce ta k'arbeta ta debo sabuwar madarar Shanu tafara Bata, aikuwa kamar jira take Nan take tafara Sha har tana k'warewa saboda ba k'aramun yunwa taji ba tunda suka bar gida ruwa ne kawai Hisham yake Bata , don tsabar tashin hankalin da suka tsinci kansu aciki yasa Sam baiyi tunanin dauko Mata wani abun da zataci ba , sai a hanya ne ma yasamu ruwan da yake Bata, Bayan tagama Sha ne Inna ta debo ruwan zafi ta Mata wanka , Saida ta gasata sosai sannan ta dauko kayanta ta maida Mata , aikuwa nan take sai yarinyar tafara lumshe ido alamar bacci , Zane Inna ta dauko zata goyata ,ai da sauri Hajar ta k'araso Kamar zatayi kuka tace aa Innata nidai ki bani d'iyata Ni Zan goyata bangaji ba, "Aa Hajar wannan shegen goyon naki bazataji dadinshi ba kinga alamu sun nuna a gajiye take kibari na goyata ta samu bacci Mai kyau daga Baya sai ki k'arbeta , " "Aa nidai Inna kibani ita Zan goyata da kyau, 🤦🏻‍♀️dafe Kai Inna tayi don tasan halin Hajar da shegiyar rigima indai akan yara ne yanzu ma tasan ba k'aramar rigima za'asha ba duk lokacin da wannan kadon yasamu lafiya yace zai tafi da 'yarshi, Goya Mata ita tayi taje taci gaba da aikinta, Ganin hakan yasa Hajar sulalewa tabar gidan cike da farinciki sai tafiya take tana shilla sandarta a sama tana 'yan wak'e-wak'enta, gidansu saratu ta nufa Kai tsaye, Da sallama ta Shiga gidan , innar saratu na tsakar gidan tana daka ta amsa Mata , gaisheta Hajar tayi sannan tace Inna Ina Sarah, ? "Taje zata yomun itace Zan Dora girki ,Amma yanzu zata dawo,..........ko rufe bakinta batayiba sukaji sallamar Sarah ,tana ganin Hajar ta Yar da itacen ta nufeta tana cewa , "tun d'azu nake sauri nasamu itacen Nan na dawo inje gidanku ganin wannan yarinyar tayi maganar tana nuna Muneeba, Washe baki Hajar tayi tace aikuwa Inna Bata ma San na fito ba da bazata barni na fito da itaba nikuma so nake muje wajan wasanmu da ita yau mun huta da wulk'ancin da su wuro ke Mana , Haka suka fita cike da farinciki don Sarah ma ba bayaba don itama ita kadai ce a gidansu ba wa ba k'ani shiyasa itama takeda son yara sosai yanzu kuwa sai farinciki sukeyi sun samu yarinya Mai kyau Kuma Yar gayu ba irin yaran garinsu ba, Wajen da Sarah take kiyo sukaje , wajene da mutane da yawa ke taruwa a wajan maza da Mata da shanunsu don yin kiyo kasancewar wajan yazama magudanar ruwa ga Ni'ima ciyayi da sauransu , Haka zasu zauna suyita fira da wasansu , inda da yawa masu ke zuwa da kannensu irin su wuro da Habeeba da yake wajan bashida nisa da inda suke zaune, Haka Sarah da Hajar zasuyi ta daukar kannen nasu Amma in Yan wulakancin suka motsa sai su hanasu shine yau suke murna suma sunada yarinya Kuma Mai kyau Aikuwa suna zuwa k'awayensu sukayi masu caaa suna kallon yarinyar tareda yaba kyaun ta duk da su dinma ba baya ba wajan kyau na bugawa a jarida to Amma yanayin shigar Muneeba da yadda akayi Mata gyaran gashi da wasu kananan ribom shi ke rudarsu Hajar sai dadi takeji ana yaba 'yarta Kamar yadda take cewa , ************************ Kamar a mafarki yafara tuno abunda ya faru dashi ,gefe Daya Kuma *Lauratu* yake gani cikin mawuyacin hali tana Kiran sunanshi , a firgice ya farka ya tashi zaune yafara dube dube, a hankali ya furta Muneeba!! Zaro ido yayi cikin tsananin tashin hankali da k'arfi yace Noooooooo Muneeeebaaaa !!!!! Aguje Inna ta k'araso inda yake cikin harshen fillanci take cewa , "Lafiya dai dannan,? Ina ne yake maka ciyo? D'ago Dara daran idonshi yayi da suka rine da ja ya zuba Mata su, Ba k'aramun razana Inna tayi da yanayinshi ba ga wani kallo da yake jifanta dashi Wanda bayako k'yaftawa ,tuni jikin Inna yafara rawa, "Ina Muneeba "? Itace tambayar da ya jefa Mata , Inna ba wata hausar kirki takeji ba ta fahimci abunda yake cewa Amma tarasa ta yadda zatayi mashi bayani , cikin fillancin dai takara cewa yaronka Yana wajan Hajar ka jira yanzu zata dawo...........a tsawace yace "Ina 'yata take ? Wannan karon kam sai da Inna tayi baya Kamar zata fad'i saboda yadda yayi Mata tsawar ,ganin jijiyoyin kanshi sunfara tashi yasa Inna fita daga dakin a tsorace ,ganin hakan yasa ya Mike tsaye da kyar ga shi yakasa taka k'afar a Haka ya dafa kyauren bukkar ya fito bai ko kalli Inna ba yayi hanyar barin gidan , Da sauri Inna ta bishi ta na Yi mashi alama da hannu akan ya tsaya zataje ta kawo mashi Yar shi, doli ba yadda ya iya don yakasa tafiya da k'afar ya Zame a wajan ya zauna , Nan take abunda yafaru dashi yafara dawo mashi kamun kace mi gaba Daya jijiyoyin jikinshi sun tashi kanshi ya rike da yaji Yana barazanar fashewa yayinda muryarta ke mashi amsa kuwwa a kunne ,gefe Daya Kuma muryar Amminshi ce yakeji akowane bangare na gidan tana amsa kuwa, .......... *_shalele nidai Allah yagani banason wannan aikin naka na d'an sanda* *mizai hana ka canza_ _wani , hankalina yakasa kwanciya shiyasa tun farko banso kayi wannan aikin ba don nasan waye Kai nasan halinka Sarai Amma ka kafe sai kayi*_ Dafe kanshi yayi da sauri kamun ya buga wata irin k'ara , k'arar da tayi sanadiyar zubewarshi a wajan a some , hakan kuwa yayi daidai da k'arasowar Baffa gidan Wanda dawowarshi kenan , Da sauri yak'ara inda yake Yana Kiran subuhanallahi Hajo Hajo yaji shiru tsaki yayi Yana tunanin inakuma ta tafi ita da aka barwa marar lafiya tsaki yak'ara Yi kamun ya tashi ya samu ruwa ya yayyafa mashi ,ajiyar zuciya ya sauke kamun a hankali ya bude idanunshi , bude idonshi yayi daidai da shigowar Inna tareda dasu Hajar , Akan Muneeba yafara sauke idanunshi , wata k'ak'k'arfar aziyar zuciya ya sauke kamun ya Mika hannu da nufin amsarta , da sauri Hajar ta goce ta koma baya kamun su Ankara har ta Sanya Zane ta goyata tafara tafiya tana cewa Yi hakuri *Hamma* bacci takeyi , kajira ta tashi sai na kawota tana gama fadin Haka ta k'arasa shigewa cikin 'yar bukkarsu, Baffa da Inna kuwa baki suka saki sukabi Hajar da kallon mamaki ga yarinya ido biyu kiriri zatace tana bacci Amma ba abun mamaki bane don sunsan waye Hajar akan son yara Kamar mayya Haka take indai akan yara ne, Hisham kuwa a zafafe ya bita da kallo cikin bacin Rai ya yunkura zai tashi..................✍🏼 *Akwai Zafafan Kayan Mata masu kyau da inganci ga Mai bukata ta tuntubeni ta wannan number 09035027743 *Karki wuce baki karanta ba Mai yiwuwa ki amfana*👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿 *MATSALOLINMU MATA GRP* 👩‍👩‍👧‍👦👨‍👩‍👦 *BY MAMAN YUSUP* _09035027743_ *BUDURCINA…..……1* Da sunan allah mai rahma mai jinkai tsira da aminci su kara tabbata ga manzan tsira manzan rahma annabi muhammadu sallalahu alaihi wa sallama ina farin cikin gabatar muku da dan takaitaccen littafi me muhimmanci ga rayuwar aure tareda addu’ar allah yasa albarka acikinsa Rayuwar farin ciki tareda samun kulawa ta soyayya da yabo akoda yaushe shine burin ‘ya mace ma’ana shine abunda mace tafiso fiyeda komai a duniya domin kuwa duk irin arziki da jindadi da mace ta samu bazasu bata nutsuwaba matukar ta rasa kwanciyar hankali tareda miji kuma kowa ya sani kwanciyar hankali a gidan miji ba abune sai mace ta isa aure ake zaunarda ita ayita mata fadaba tun tana karama ake dorata akan hanya me kyau tayanda zatasan ita wacece ta hanyar bata ilimin addini dana zamani wannan shine ginshiki me samarwa mace farin ciki tareda miji a rayuwar aurenta Tabbas akwai gagarumin banbanci tsakanin rauwar mace data namiji domin shi namiji yakan rasa abubuwa da dama na rayuwa amma ita rayuwar ta bashi damar samunsu sabanin mace wanda da zaran ta rasa abu a karo na farko tofa Akwai yiwuwar rasa farin cikin ta na har abada kamar yanda ayanzu wasu ke nadamar kankanin kuskure da suka tabayi arayuwarsu Amataki biyar ne mace ke rasa budurci ta hanyar saduwa da namiji wanda idan ta tsallake wadannan to tabbas tayi gagarumar nasawa a rayuwar ta mijinta na farko shine zaisanta 'ya mace 1 _ mataki na farko shine lokacinda take karama idan har bata samu kyakyawar kula da tarbiya ba hakan yana faruwa da ita saboda kusan duka yara da ake yiwa fyade zakaga rashin kulawa ne tareda sakacin iyaye kuma irin hakan yafi kasancewa idan yarinya bata gaban mahaifiyarta 2 Mataki na biyu kuma talauci lokacinda mace keda bukatu na yau da kullum amma ya kasance babu wanda zai dauki nauyinta mata da yawa sun rasa budurcinsu ta wannan hanyar 3 mataki na uku lokacinda mace ke tsakiyar Sha'awa babu abinda takeso fiyeda aure zakaganta da samari samada biyar To amma kuma babu wanda zata aura daga ciki saboda iyayenta karatu sukeso tayi hankalinsu baya kan wane hali take ciki da suwaye take mu'amala? Ina take zuwa? Suwaye kawayenta? Koda yake ana samun wanda mijin aurene bata samuba ko kuma iyayenta basuda halin yin aurenta to wannan halin ba karamin hadarine ga 'ya mace ba 4 mataki na hudu kuwa shine mace marar kamun kai idan har mace ta zama me mu'amala da maza dole hakan ta iya faruwa da ita inda zakaga wasu acikin abunsha ake saka musu magani idan har mace tanason tsallake wannan matakin tofa dole ta zama me kamun kai tareda kiyaye kanta da mu'amala da maza barkatai 5 a karshe kuma akwai soyayya yayinda mace ta hadu da wanda takeso takanji babu abinda zai nema wajenta ta hanashi tofa anan idan akayi rashin sa'a wannan saurayin nata yaso yaudararta nanfa zai mata alkawarin zai aureta to amma bayan ta amince nan zata gane asalin shi wanene kunga wadannan matakai guda biyar sune sukeda muhimmanci a rayuwar mace da zaran ansamu matsala a daya daga ciki tofa nan mace zata shiga halin rashin tabbas akwai tambayoyi da wannan littafin zai amsa misali akwai masu tambayata tareda neman shawara akan acikin maza guda biyu wanne yafi dacewa mace ta aura amatsayin miji? 1 na farko namijinda ya sadu da mace kafin ayi aure 2 na biyu kuma wanda yasan an taba saduwa da mace amma yace zai aureta ahaka To idan ace dukkansu sunason auren mace kuma tanada zabi wanene daga cikinsu zata aura ta samu kwanciyar hankali? to inaga ai wannan amsar a bayyane take abun dubawa anan da zargi da gori wanne zaki iya jurewa? Kinsan dai mijin farko dole kullum zaiyita zarginki bazai taba sakankancewa dake akan shine kadai ya sanki a matsayin 'ya maceba wannan kuma yana ransa yayinda kema da zaran kin ganshi da wata hankalinki zai kasa kwanciya shikuma miji na biyu kasan cewar yasan abunda ya faru dole kisha gori domin duk lokacinda abu ya hadaku a b kinsan me zai faru ballantana ya auro wata tofa saidai ki tushe kunnenki sai kuma wata tambayar wai mace tana rasa budurcinta ta wata hanya bayan saduwa? Amsa…eh tabbas tana iya rasawa ta hanyar bude kafafunta ko hawa keke da tsalle da sauransu to amma ba daya yake da wanda aka sadu da itaba dalili kuwa anan fatar ce take iya fashewa ko tsagewa amma saduwa fatar tana fashewa sannan kofar ta bude kunga akawai banbanci don kuwa duk yanda mace tayi matukar ba saduwa tayi da namiji ba to babu yanda za'ayi mijinta yayi tunanin wani abu Sai kuma wata tambayar tayaya mace zata gane tana bude? Wannan kuma zamu duba bayanai da masana sukayi akan budurcin mace kamar yanda wani marubuci dan kasar india ke cewa alamomi hudu sune suke nuna gaban mace yana bude koda na miji be sadu da itaba 1 akwai fitar iska me kamada tusa 2 yatsar mace ta tsakiya wato ta kusada manuniya ta shiga gabanta ba tareda taji zafiba 3 mace ta tsuguna babu wando amma taji iska yana shiga 4 mace taga jini tareda zafi kuma ba lokacin al’adaba misali ko tana tsallaka wani abu makamancin haka HANYOYI HUDU DA FATAR GABAN MACE KE FASHEWA Kai tsaye zamu tafi zuwaga magungunanda suke matse gaban mace koda ta bude kai kodama haifuwa tayi kuma zamu fara da maganin bature daga bisani mu tafi izuwa maganin gargajiya YANDA AKE HADA MAGUNGUNAN GARGAJIYA MASU MATSE GABAN MACE gajeriyar hanya ta matse gaban mace gam itace gabaruwa da aloebera Idan kika samu bagaruwa saikiyi garinta shine zaki hada da ruwan aloebera kiyi matsi bayan sa'a daya ki wanke Sannan kisamu kanunfari kizuba agarwashi kiyi tsugo akayi sanna kizama me yawan matsi da miski Wannan kuma ganyen gwaiba mai kyau zaki samu ki wankeshi saiki tafasa sosai saiki zuba acikin wani ma zubi da zaki iya shiga sai kinyi mintuna goma saiki fita sannan kisamu gabaruwa da kimba kadai ki tafasa su sosai kinasha ruwan safe da yamma... Ana iya jika kwaro da man kadanya da ruwan aloebera sai man zogale ana matsi dashi kullum zuwa kwana10 1 alobera (aloevera) 2 Karo (jirai) 3 man zaitun (olive oil) 4 kanunfari (Cloves) ki sami alobera da Karo ki saka kanunfari ki tafasa saiki tace ki ajiye ruwan ya zama shine ruwan tsarkinki idan kuma kinaso kiyi sha yanzu magani yanzu to kin matse ruwan alobera saiki hadashi da man zaitun kiyi matsi dashi gam gam kenan HANYAR MATSI DA ITATUWA dan bagigita/da tsintsiyar maza/da saiwar taba/da sassaken baure da gishirin gallo/sai kanunfari/da kuma goro duk wadannan da kika gani hadasu waje daya akeyi adafasu saisun tafasa saiki tace ruwan Ki ajiyeshi ya zama ruwan tsarkinki shi kuma wannan itatuwan ki ajiyesu domin Zaki iya sake amfani dasu Ko kuma kiyi garinsu madadin goro saiki saka gabaruwa saiki ajiye garin kina zuba cokali daya acikin ruwa kina dafawa kina tsarki kisamu kamar sati daya kinayi SAI KUMA RUMAN Yanda ake matsi da ruman shine zaki samu kwallon mangoro amma dan cikin zaki cire ki shanyashi taredashi bawon ruman bayan sun bushe saiki dakasu ki kwabashi da farar zuma da turaren miski farin kina matsi dashi idan ya jima kadan kamar sa’o.i biyar (5hours) saiki wanke da ruwan
*DAGA MASARAUTAR ZAFAFAN KAYAN MATA DA BASU DA ILLA DAGA TAKU MAMAN YUSUP MUNA SIYARDA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU MATUKAR KYAU DA INGANCI SAYEN DAYA KO SARI GAMAI BUKATA ZASU IYA NEMANA TA WANNAN NUMBER 09035027743* AMMA DON ALLAH WADDA BATA SHIRYA SIYA BA KARTA NEMENI👏🏻

Post a Comment

ADS HERE
ADS HERE